Sardaunan Kano Sanata Mallam Ibrahim Shekarau CON ya fito daga fadarsa a daidai wannan lokaci domin gaisawa da gudanar da uzire-uziransa na yau da kullum yayin da ya dawo gida Kano kamar yadda ya saba. Shekarau mutum ne na mutane, shugaba na mutane, mai sauraron mutane da basu hakkinsu daga manya zuwa yara daga cikinsu.Continue reading “Fitowar Sardauna Bayan Dawowa gida daga Abuja”

You must be logged in to post a comment.