Ina kira ga ‘yan majalisu suyi gaggawar kawo dokar da zatayi hukunci bai daya ga masu sace mutane suyi garkuwa dasu da maza masu hallaka matansu da mata masu hallaka mazan su. Ya zama wajibi ayi gaggawar kawo wannan doka domin abin yafara zama ruwan dare a tsakankanin mutane, matasa da magidanta, zura ido daContinue reading “Muna bukatar dokokin da zasu kawo karshen zamba cikin aminci”

You must be logged in to post a comment.