Ameen Yaa Rabbal Alameen

👏🏻Ya Allahu 👏🏻Ya Rahamanu 👏🏻Ya Rahimu 👏🏻Ya Maliku 👏🏻Ya kuddusu 👏🏻Ya Salamu 👏🏻Ya Muminu 👏🏻Ya Muhaiminu 👏🏻Ya Azizu 👏🏻Ya Jabbaru 👏🏻Ya Mutakabbiru 👏🏻Ya Haliku 👏🏻Ya Bari’u 👏🏻Ya Musawiru 👏🏻Ya Gaffaru 👏🏻Ya Kahharu 👏🏻Ya Wahabu 👏🏻Ya Razzaku 👏🏻Ya Fattahu 👏🏻Ya Allimu 👏🏻Ya Qabiru 👏🏻Ya Basidu 👏🏻Ya Rafi’u 👏🏻Ya Mu’izzu 👏🏻Ya Muzillu 👏🏻Ya Sami’u 👏🏻Ya Basiru 👏🏻YaContinue reading “Ameen Yaa Rabbal Alameen”

Qalubale gareku shugabanni

A duk fadin kasata Najeriya ga QALUBALE tun daga kan zababban kansila, Shugaban karamar hukuma, dan majalisar jiha, dan majalisar tarayya, dan majalisar dattijai, mataimakin gwamna, gwamna, mataimakin shugaban kasa da shugaban kasa. Akwai wanda yana kan kujerarsa ta wannan mulki ya halarci janaza yayiwa gawar sallah sannan ya ja gaba zuwa makaburi aka suturtaContinue reading “Qalubale gareku shugabanni”

Allah yaba Najeriya sa’a

Hamshakin mai kudin nan, dan asalin Jihar Kano a Najeriya Aliko Dangote, yasha alwashin biyan zunzurutun kudi har dalar Amurika dubu hamsin ($50,000) akan duk wata kwallo da ‘yan wasan Najeriya Super Eagles suka sa a zare yayi cigaba da wasan da zasu kara tsakaninsu da takwararsu ta kasar Algeria. Shima takwaransa mai tashen kudi,Continue reading “Allah yaba Najeriya sa’a”

Design a site like this with WordPress.com
Get started