SAKON TAYA MURNA ZUWA GA ALH. GHALI SADIQ DAGA #S4S

A madadin jagorori da kuma shugabannin #S4S ta jiha karkashin jagorancin Abdullahi Ahmad Tadada da kuma sauran shugabannin kananan hukumomi muke amfani da wannan dama domin taya Alh. Ghali Sadiq bisa nadashi sabon MD na gidan rediyon Kano da mai girma Gwamna yayi. Allah ubangiji (S.W.T) yayi masa jagora yayi riko da hannyensa. Allah ubangijiContinue reading “SAKON TAYA MURNA ZUWA GA ALH. GHALI SADIQ DAGA #S4S”

Ganduje ya sake nada wasu mukamai

Ga sunayensu kamar haka: 1 – Abdalla Pakistan – Shugaban Hukumar Alhazai ta jihar Kano 2 – Aliyu Musa Aliyu – Darekta Janar na Hukunar Hisba 3 – Halima Rabi’u Abdullahi – Babban Sakatariya na Hukumar Ilimi na Bai ɗaya. 4 – Gali Sadiq – Shugaban gidan Radiyon Jihar Kano. 5 – ‎Ibrahim Bichi –Continue reading “Ganduje ya sake nada wasu mukamai”

Design a site like this with WordPress.com
Get started