Matsalar tsaro a Najeriya har da sakacin jami’an tsaro, duba da yadda tsaro ke barazana a Najeriya, an sami wani mutum a filin tashi da saukar jiragen sama na Murtala Muhammad Airport dake Lagos, dare-dare akan fika-fikin jirgin AZMAN wanda ke dauke da matafiya daga Lagos zuwa Port Harcourt daidai lokacin da jirgin ke shirinContinue reading “Sakacin Jami’an Tsaro a Najeriya”

You must be logged in to post a comment.