Majalisar dattawa tace ba zata tantance sunayen ministocin da shugaba Buhari ya aika mata ba, matukar muka samesu da laifukan cin hanci da rashawa. #SenIbrahimShekarauMedia
Daily Archives: July 23, 2019
Majalisar dattawa ta Najeriya ta dakatar da tafiya hutu
Sakamakon sunayen ministoci da fadar shugaban kasa Buhari ta tura wa majalisar dattawa a wannan rana ta Talata 23/7/2019 domin tantancewa. Majalisar ta dakatar da tafiya hutu da zatayi 26/7/2019 domin hanzarta dubawa da fara tantance mutanen da shugaban kasa ya tura domin su zama ministoci. #SenIbrahimShekarauMedia
BAMBANCIN A BAYYANE YAKE
Daga Jibril Muhammad Na Tara Waya taba ganin masu taimakawa Kwankwaso a Majalisa ? Ga masu taimakawa Sardaunan Kano tuni kowa ya kama aiki. #SenIbrahimShekarauMedia
Sen Ibrahim Shekarau Yakai Ziyara Hukumomin TETFUND da NUC
Litinin 22/7/2019 Daga Jibrin Muhammad Na Tara: Mai Girma Sanatan Kano ta Tsakiya Dr Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano a National University Commission (NUC) Sen. Malam Dr. Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano ya kaiwa Sakataren NUC Prof. Abubakar Adamu da Sakataren TETFUND Prof Solomon Elias Bogoro da Proprietar BAZE University Abuja Dr Datti Baba Ahmad Ziyara sunContinue reading “Sen Ibrahim Shekarau Yakai Ziyara Hukumomin TETFUND da NUC”
Sardaunan Kano Mutumin Kirki
Saboda kyan halayensa da dabi’unsa yasa a majalisar dattawan ma rububinsa a keyi. Shi yasa muke da yakinin da izinin Allah (S.W.T) zai baka mulkin kasar nan baba Sardauna. Dan haka ne hausawa ke cewa halin mutum jarinsa. Sako Daga #S4S, #SenIbrahimShekarauMedia
Sanarwa ta Musamman Daga S4S
A Madadin Shugabani Da Magoya Bayan Kungiyar Shekarau 4 Senator (S4S). Muna Farin cikin Gayyatar Dukkan Masoya Mai Girma Gwamna Kano Khadimul Islam Dr Abdullahi Umar Ganduje Da Mataimakinsa Dr Nasiru Yusif Gawuna Tare Da Jagoranmu Sardaunan Kano Kuma Sanatan Kano Ta Tsakiya Mal Dr Ibrahim Shekarau Da Jam’iyar A. P. C, Zuwa Daurin AurenContinue reading “Sanarwa ta Musamman Daga S4S”
Buhari ya tura da sunayen Ministoci Majalisa
Ga cikakkun sunayen da jihohinsu kamar haka: 1. Abia: Dr. Ukechukwu Ogah 2. Adamawa: Muhammadu Musa Bello 3. Akwa Ibom: Sen. Godswill Akpabio 4. Anambra Dr. Chris N. Ngige 5. Anambra Sharon O. Ikeazor 6. Bauchi Adamu Adamu 7. Bauchi Amb. Mariam Y. Katagum 8. Bayelsa Timipre Silva 9. Benue Sen. George Akume 10. BornoContinue reading “Buhari ya tura da sunayen Ministoci Majalisa”

You must be logged in to post a comment.