KANO TA TSAKIYA: LAYA TAYI KYAN RUFI

Daga Umar Faruq Muhammad: Kasa da watanni biyu da fara zaman Majalisa ta 9 alamu na nuna Yan tsakiyar Kano sunyi nasarar tura wakili. A iya zaman da Majalisar Dattawa tayi anji amon Sabon Sanata wajen bada gudunmuwa kan batutuwan da kai tsaye talakawan Nijeriya zasu amfana. Wani abu da ya burge ni da wannanContinue reading “KANO TA TSAKIYA: LAYA TAYI KYAN RUFI”

Majalisar Wakilai tayi kira da a sake kidaya jama’ar Najeriya

Majalisar wakilai ta Najeriya tayi kira ga hukumar kidaya su hanzarta sake kidaya al’ummar Najeriya. Wannan ya biyo bayan kudirin da dan Majalisar Wakilai na Tarayya Afolabi Olalekan (APC, Osun) ya gabatar domin sanin yawan al’ummar, duba da talaucin dake addabar kasar kuma ga yawan jama’a na karuwa, kamar yadda yace, Najeriya ce kasa taContinue reading “Majalisar Wakilai tayi kira da a sake kidaya jama’ar Najeriya”

Design a site like this with WordPress.com
Get started