SAKON TAYA MURNA GA SENATOR KANO CENTRAL DR. IBRAHIM SHEKARAU DAGA #S4S TA JIHA.

A madadin jagororin #S4S na Jiha Alh. Salisu Indabawa da Alh. Haruna Muhammad Gama (Garkuwar Sardauna) da shugabanninta na Jiha dana kananan hukumomi da sauran membobinta karkashin jagorancin Abdullahi Ahmad Tadada muke amfani da wannan dama domin mika sakon taya murna ga jagorammu kuma Sanatan Kano ta tsakiya mai girma Sardaunan Kano Dr. Mallam IbrahimContinue reading “SAKON TAYA MURNA GA SENATOR KANO CENTRAL DR. IBRAHIM SHEKARAU DAGA #S4S TA JIHA.”

SHUGABANCIN KWAMITIN MAJALISAR DATTIJAI

Shugaban Majalisar dattijai na tarayyar Najeriya Sanata Dr Ahmed Lawn ya bayyana sunan Mallam Ibrahim Shekarau a matsayin shugaban kwamitin harkokin hukumomin gwamnati da dukkan ma’aikata na tarayya. Sunan kwamitin: Establishment and Public Service. An fadi wannan suna ne cikin sunayen da aka gabatar a yau da rana bayan kammala tantance ministocin kasar da sahalewaContinue reading “SHUGABANCIN KWAMITIN MAJALISAR DATTIJAI”

Design a site like this with WordPress.com
Get started