SHIRIN TALABIJIN NA RAHMA SHIRIN REDIYO NA RAHMA

Gidan talabijin Na RAHMA a shirin MIKIYA zan gabatar da tattaunawa ta musamman akan matakin da gwamnatocin jihohin North West suke dauka akan matsalar tsaro, haka za a yi magana akan shigowar Farfesa Attahiru Jega cikin siyasar jam’iyyar PRP da ma’aikatun da ake sa rai za a tura ministocin da shugaban kasa Muhammad Buhari yaContinue reading “SHIRIN TALABIJIN NA RAHMA SHIRIN REDIYO NA RAHMA”

Jami’an tsaro sun gargadi iyaye su kula da yaransu karsu shiga zanga-zangar kawo fitina

Wata kungiya mai suna #RevolutionNow wacce wani dan jarida kuma dan siyasa mai suna Omoyele Sowore ke jagoranta, domin kokarin tirsasa chanja gwamnatin Najeriya. Helkwatar yan sanda karkashin babban sifeton yan sanda na kasa Muhammad Adamu tace, wannan kungiyar haramtacciyace kuma cin amanar kasa ne tare da kokarin kawo hargitsi a kasar da ake mulkinContinue reading “Jami’an tsaro sun gargadi iyaye su kula da yaransu karsu shiga zanga-zangar kawo fitina”

Design a site like this with WordPress.com
Get started