Yaushe sabon albashin ma’aikata zai fara aiki?

Sanin kowa ne a ranar 18/4/2019 maigirma shugaban kasar Najeriya Muhammad Buhari ya rattaba hannu akan sabon tsarin albashin ma’aikata wanda akace zai fara daga wannan rana da shugaban kasar yasa hannu yau fiye da watanni uku kenan. Shi wannan tsarin albashin an tsuguna an tashi tsakanin kungiyoyin kwadago da jami’an gwamnati har tsayin kusanContinue reading “Yaushe sabon albashin ma’aikata zai fara aiki?”

Design a site like this with WordPress.com
Get started