A yau yayin hawan Arfa a Kasar Saudi Arabia wasu shugabanni da mashahuran malamai sun yi wa Kasar Najeriya addu’oi na masamman domin samun dorewar zaman lafiya, kwanciyar hankali da bunkasar arziki. Muna fatan Allah ya amsa addu’oin kuma suma muna fatan Allah ya karbi aikin hajjin da suka gudanar. Mun sami wannan labari dagaContinue reading “Najeriya tasha addu’oi a Kasar Saudi Arabia”
Daily Archives: August 10, 2019
Ina Son Zanyi Yabo Da Jinjina Ga MD Karota Wato Hon Dr Baffa Babba Dan Agundi, A Irin Ceto Da Kuma Dawo Da Martabar Jihar Kano Da Yayi. Musamman A Ofis Din Sa Na Hukumar Karota,Gaskiya Kayi Abun Da Ya Kamata A Yaba Maka, Saboda Irin Ci Gaban Da Ka Kawo. Allah Ya Tabbatar DaContinue reading
Quran 2:14
وَإِذَا لَقُوا الَّذِينَ آمَنُوا قَالُوا آمَنَّا وَإِذَا خَلَوْا إِلَىٰ شَيَاطِينِهِمْ قَالُوا إِنَّا مَعَكُمْ إِنَّمَا نَحْنُ مُسْتَهْزِئُونَ And when they fall in with those who believe, they say: We believe; but when they go apart to their devils they declare: Lo! we are with you; verily we did but mock.

You must be logged in to post a comment.