Ina Son Zanyi Yabo Da Jinjina Ga MD Karota Wato Hon Dr Baffa Babba Dan Agundi, A Irin Ceto Da Kuma Dawo Da Martabar Jihar Kano Da Yayi.
Musamman A Ofis Din Sa Na Hukumar Karota,Gaskiya Kayi Abun Da Ya Kamata A Yaba Maka, Saboda Irin Ci Gaban Da Ka Kawo. Allah Ya Tabbatar Da Duga Duganka Akan Hakan.
Sannan Kuma Al’umma Suna Bamu Sakon Godiya Da Yi Maka Addu’ar Gamawa lafiya.
Allah Ya Taimaki Khadimul Islam
Allah Ya Taimaki Dr Baffa Babba
Allah Ya Taimaki Jihar Kano Da Hukumar Karota.
Sako Daga S4S

Published by Ibrahim Ali Ahmed

Political Analyst

Leave a comment

Design a site like this with WordPress.com
Get started