Labarin dake ishemu yanzu haka na cewa, shugaban darikar shi’ah na Najeriya Zakzaky, yana kan hanyarsa ta zuwa kasar India domin neman magani tare da iyalinsa… #SenIbrahimShekarrauMedia
Daily Archives: August 12, 2019
AI KUNJI IRINTA
Daga Umar Faruq Muhammad: Ina takaicin yadda aka gurbata Matasan Kano da bata sunan Jagororin mu saboda sabanin Siyasa, magana ta gaskiya banajin dadin wannan Dabi’a, shiyasa ma zakaga ko Tsula da ake amfani da ita ga tsohon Sanata ban taba rubuta ta ba, saboda a fahimtata BI’ISA ISMUL FUSUQ BA’ADAL IMAN. Abin takaici saiContinue reading “AI KUNJI IRINTA”

You must be logged in to post a comment.