Daga Umar Faruq Muhammad: A shekarun baya duk fadin da Kano kedashi iya Kanawan Birni ne ke shu’urin bukukuwan hawan Sallah, Mutanen mu na Kauyuka sai dai suji labari a Rediyo. Jiya na halarci hawan Masarsutar Bichi, naga Dattawa, Samari da Yan Mata cikin Annushuwa da Sururi. Ina da tabbacin su Salisu Shu’aibu Rano daContinue reading “KANO AN SAMU CIGABA”
Daily Archives: August 13, 2019
RUGA: Sanata Walid Jibrin yayi kira a rungumi shirin
Shugaban yardaddun jam’iyyar hamayya ta PDP Sen. Walid Jibrin yayi kira ga ‘yan Najeriya su rungumi shirin Gwamnatin Tarayya na Rural Grazing Areas (RUGA) Ya bayyana haka ne a Jihar sa ta haihuwa Nassarawa, inda yace yin haka zai kawo zaman lafiya da kwanciyar hankali tsakanin makiyaya da manoma kuma Fulani zasu sami kulawa taContinue reading “RUGA: Sanata Walid Jibrin yayi kira a rungumi shirin”

You must be logged in to post a comment.