Wata babbar kotun tarayya dake babban birnin Abuja a ranar Litinin 19/8/2019 ta ki amincewa da wata kara da aka shigar a gabanta domin ta hana shugaban kasa Muhammad Buhari ya rantsar da Ministoci 43 da majalisar tarayya ta tantance. Wani dan asalin garin Karu dake Abuja Mr Musa Baba-Panya, shine ya shigar da kararContinue reading “Kotu taki amincewa ta hana Buhari rantsar da Ministoci”

You must be logged in to post a comment.