Bashir Ahmad ya sake komawa kan kujerar sa

Shugaban kasar Najeriya Muhammad Buhari ya sake mayar da kwararre kuma fasihin mai harkar sadarwa ta zamani a yanar gizo Bashir Ahmad kan kujerar sa ta mai taimaka masa a kafafen yada labarai na zamani. Muna yiwa Bashir fatan alkhairi, Allah ya taya shi riko tare da fatan ya sake jajircewa wajen kawo cigaba daContinue reading “Bashir Ahmad ya sake komawa kan kujerar sa”

Jami’an tsaro sun cafke Wadume

Jami’an tsaro a Najeriya sun kama wani kasurgumin mai garkuwa da mutane mai suna “Wadume” shine a kwanakin baya aka kama amma a sanadiyyar kamashi da yan sanda sukayi aka sami rashin fahimta tsakaninsu da sojoji inda har akayi asarar jami’an kwararrun ‘yan sanda 3, shikuma daganan ya tsere. Yanzu haka, an cafke wannan mutumContinue reading “Jami’an tsaro sun cafke Wadume”

Design a site like this with WordPress.com
Get started