Mun sami Sanarwar daga Muhammad Auwal DZ #SenIbrahimShekarauMedia
Daily Archives: August 22, 2019
Kotun sauraran koke-koken zaben gwamna a Kano zai koma Abuja da zamansa
Kotun sauraran koke-koken zaben gwamna a jihar Kano tayi barazanar komawa babban birnin tarayya Abuja da zama, matukar suka fuskanci rashin tsaro. Mai shari’a Halima S Muhammad, tayi wannan barazana a yayi zaman sauraron shaidu masu kare tuhumar da ake musu daga hukumar zabe, inda malama Halima Sambo Hassan ma’aikaciyar hukumar zabe a karamar hukumarContinue reading “Kotun sauraran koke-koken zaben gwamna a Kano zai koma Abuja da zamansa”

You must be logged in to post a comment.