Daga Datti Assalafiy Masoyina Maigirma Sardaunan Kano, Sanatan Kano ta tsakiya Malam Dr Ibrahim Shekarau (Khadimul Islam) Idan kana neman ‘dan siyasa a Nigeria da ya taimaki addinin Musulunci a fili da boye ka samu Sardaunan Kano to magana ya kare. Idan kana neman ‘dan siyasar da yayi sanadin musuluntar da dubbannin maguzawa zuwa cikinContinue reading “YABON GWANI YA ZAMA DOLE”
Daily Archives: August 23, 2019
Kotu ta soke zaben Sanata Dino Melaye na Jihar Kogi ta Yamma
Wata kotun sauraran kararrakin zaben majalisar kasa a jihar Kogi, wacce ta kunshi alkalai uku (3) karkashin jagorancin mai shari’a A.O Chijioke ta soke zaben Sanata Dino Melaye inda tayi umarnin a sake sabon zaben sanatan mai wakiltar Kogi ta Yamma. #SenIbrahimShekarauMedia
Sakon barka da Jummah daga Sen Ibrahim Shekarau Media
And keep yourself (O Muhammad SAW) patiently with those who call on their Lord (i.e. your companions who remember their Lord with glorification, praising in prayers, etc., and other righteous deeds, etc.) morning and afternoon, seeking His Face, and let not your eyes overlook them, desiring the pomp and glitter of the life of theContinue reading “Sakon barka da Jummah daga Sen Ibrahim Shekarau Media”

You must be logged in to post a comment.