Gwamnatin Kaduna karkashin gwamna Nasir El-Rufai zata fara biyan ma’aikatan Jihar sabon mafi karancin albashi na Naira Dubu Talatin N30,000 daga 1 ga watan Satumba na wannan shekarara. Wannan sanarwa ta fito daga bakin mai taimakawa gwamna na masamman akan harkokin sadarwa Muyiwa Adekeye wanda ya sanar da ‘Yan jarida bayan zaman da majalisar zartarwaContinue reading “Tirkashi: Wani aiki sai El-Rufai/Dr Hadiza Balarabe”

You must be logged in to post a comment.