A yau Jummah ne 1 ga watan Muharram sabuwar shekarar musulunci Hijrah 1441 Gwamnan Osun Adegboyega Oyetola tuni ya bada hutun wannan rana ga ma’aikatan Jihar domin murna zagayowar sabuwar shekarar ta musulunci, gwamnan yaba hankalin ma’aikatan suyi amfani da wannan rana wajen shagulgulan da musulmi keyi, tare da yiwa Jihar ta Osun addu’ar samunContinue reading “Hijrah 1441: Jihar Osun ta bada hutu ga ma’aikata”

You must be logged in to post a comment.