Daga karshe gaskiya ta yi halinta

Babbar kotun daukaka kara ta tarayya dake Kano, a zamanta da tayi a ranar Talata 20/10/2020 ta kori karar da hukumar kula da cin hanci da karbar rashawa EFCC ta shigar inda take tuhumar tsohon gwamnan Kano Malam Ibrahim Shekarau da laifin karbar kudin zaben 2015 Kamar yadda kotu ta bayyana, ta kori karar neContinue reading “Daga karshe gaskiya ta yi halinta”

Design a site like this with WordPress.com
Get started