Fitowar Sardauna Bayan Dawowa gida daga Abuja

Sardaunan Kano Sanata Mallam Ibrahim Shekarau CON ya fito daga fadarsa a daidai wannan lokaci domin gaisawa da gudanar da uzire-uziransa na yau da kullum yayin da ya dawo gida Kano kamar yadda ya saba. Shekarau mutum ne na mutane, shugaba na mutane, mai sauraron mutane da basu hakkinsu daga manya zuwa yara daga cikinsu.Continue reading “Fitowar Sardauna Bayan Dawowa gida daga Abuja”

Daurin Aure

Salam, Muna Farin cikin Gayyatar Dukkan Masoya Sardaunan Kano, Sanatan Kano Ta Tsakiya Mal Dr Ibrahim Shekarau. Daurin Auren Dan Uwa Kuma Abokin Gwagwarmaya, Kuma Coordinator Karamar Hukumar Ungogo Na S4S. Hon Abdullahi Shekaran Kadawa. Ranar Lahadi 7/7/2019 Da Misalin karfe 10:00 Na Safe. Wuri Rijiyarlemo Layin Banki. #SenIbrahimShekarauMedia

KOTUN ZABE TA DAGE ZAMANTA A KANO

Kotun sauraron kararrakin zabe dake zamanta a Kano ta daga shari’ar dake gabanta bisa jayayyar wanda yalashe zaben Gwamna a Kano zuwa Asabar 13 ga watan Yuli na wannan shekarar. Alkalin Kotun Mai shari’ah Halima Shamaki itace ta dage zaman zuwa wannan rana ta Asabar bayan da ta kammala sauraron lauyoyin bangaren da ake kara.Continue reading “KOTUN ZABE TA DAGE ZAMANTA A KANO”

Sasantawa tsakanin masu neman kujerar shugaban masu rinjaye na Majalisar Tarayya ta 9

Mai Girma Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR kenan bayan kammala sasantawa da aka yi tsakanin masu neman kujerar Shugaban masu rinjaye na Majalisar Tarayya ta 9 Hon Aminu Suleiman Goro da Hon Alhassan Ado Doguwa aka tabbatar da Hon Alhassan a matsayin wanda zaa sanar a zaman Majalisar na yau Alhamis inshaContinue reading “Sasantawa tsakanin masu neman kujerar shugaban masu rinjaye na Majalisar Tarayya ta 9”

NA SHIGA OFIS – Sanata Ibrahim Shekarau

Tare da matukar godiya ga Allah. ALHAMDULILLAH An rantsar dani a matsayin dan majalisar dattijai da zai wakilci Kano Central. A ranar Laraba 3 ga Yuli 2019, na samu zarafin shiga ofis da aka tanadar min don gudanar da wannan aikin wakilci cikin nasara da walwala. Mun gode wa Allah da ya kawo mu wannanContinue reading “NA SHIGA OFIS – Sanata Ibrahim Shekarau”

LAUYOYI SUN ROKI A SALLAMI SHEKARAU

Lauyoyin da suke tsayawa Sanata Ibrahim Shekarau ( APC-Kano Central) a shari’ar da hukumar EFCC ta shigar kan tuhumar raba kudin zaben shekara ta 2015 da aka yi a gidansa, sun roki a sallame shi kuma a kori karar. Lauyoyin sun ce sun yi wannan roko tare da dogara da cewa duk hujjojin da EFCCContinue reading “LAUYOYI SUN ROKI A SALLAMI SHEKARAU”

Najeriya ta Rage Kudin Aikin Hajj na Bana

Hukumar aikin hajj ta Nageria ta bada sanarwar rage kudin aikin hajj na bana, inda ta umarci a maidowa duk wanda ya biya kudin a baya a dukkanin jihohin kasar. Yanzu haka ana sa ran mahajjata zasu sami rangwamen kudaden da yakai kimanin dalar America $165 daidai da Riyals na Saudia 620, wanda kuma yazoContinue reading “Najeriya ta Rage Kudin Aikin Hajj na Bana”

An Cika Hannu Da Wani DPO Na ‘Yan Sanda A Katsina

Daga Jamilu samaila Dandana Hukumar ‘yan sanda a jihar Katsina ta cika hannu da wani jami’in ta mai mukamin DPO mai suna Garba Talawai, sakamakon mutuwar wata budurwa mai shekaru goma sha shida, mai suna Rabi Abdullahi. Ita dai wannnan budurwa da ta rasu, rahotanni sun nuna cewa tana aiki ne a gidan Sa’adiyya DanyayaContinue reading “An Cika Hannu Da Wani DPO Na ‘Yan Sanda A Katsina”

MUNFI KARFIN WULAKANCI…

Tsagin gidan Malam Ibrahim Shekarau a siyasar karamar hukumar Bichi sune sukafi kowa bayarda Gudun mowa domin ganin ansamu nasara a zaben da yagabata na 2019 ayankin BICHI amma yanzu wasu ko wani mutum yana ganin bamu da sauran amfani shiyasa yake kokarin yasa zababbu suja layi da Jagororinmu kuma Wallahi karyane, Mu babu wandaContinue reading “MUNFI KARFIN WULAKANCI…”

ZABEN 2023: Dole Shugabancin Kasa Ya Tsaya A Arewa – Matasan Arewa

Gamayyar Kungiyar cigaban matasan yankin Arewacin Najeriya 19 sun bayyana cewar ya zama wajibi a yankin Arewa ya sake fitar da Shugaban Kasa a shekarar 2023 idan Buhari ya kammala wa’adin mulkin shi. Matasan na Arewa sun tabbatar da cewa, babu wani tagomashi da ‘yan Arewa suka samu a karkashin shugabancin Buhari illa zubar daContinue reading “ZABEN 2023: Dole Shugabancin Kasa Ya Tsaya A Arewa – Matasan Arewa”

Sanata Ibrahim Shekarau ya karbi Lambar Girmamawa

Daga Jibril Muhammad Na Tara 21/06/2019 Mai Girma Goni Muhammad Adam Alkali Garkuwan Gwanayen Alqur’ani na kasa dake Jihar Jos ya karrama Mai Girma Sanatan Kano ta Tsakiya Dr Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano bisa gudummawar da yake bawa addinin Islama a koda yaushe . Allah ya tabbatar da Maigirma Sanata akan Wannan tafarki.

Kakakin Majalisar Sanatoci, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan ya janye nadin da yayi

Sakamakon nuna rashin jin dadi da Buhari Media Organization da wasu kungiyoyin media na jam’iyyar APC suka nuna wajen nada Dr Festus Adedayo a matsayin mai bada shawara na musamman akan harkokin sadarwa da yada labarai na kakakin majalisar dattijai ta kasa Sanata Ahmad Ibrahim Lawan yayi. Yanzu haka kakakin majalisar sanatocin Sanata Ahmad IbrahimContinue reading “Kakakin Majalisar Sanatoci, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan ya janye nadin da yayi”

Wani dan bindiga ya bude wuta a Kano

Wani dan bindiga ya bude wuta akan wasu mahaya dawaki a unguwar Hausawa dake karamar hukumar Kumbotso ta jihar Kano inda dayawa daga cikin mahayan suka sami raunika daban-daban. Wannan ya farune a yayin da mahayan ke hidimar biki a inda sukayi hawa suna zagayawa akan dawaki a unguwar ta Hausawa, shigarsu wani layi kedaContinue reading “Wani dan bindiga ya bude wuta a Kano”

Bunkasa Ilimin ‘ya’ya Mata

Mai Girma Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje OFR Khadimul Islam ya jagoran ci manyan Jami’an Gwamnati zuwa d’akin taro na Ante Chamber dake fadar Gwamnati dan tattauna maqaloli da Matasa tare da had’in guiwar Hukumar Majalisar d’inkin duniya UNICEF ta assa sa dan bunk’asa ilmin y’ay’a mata da kyauta ta rayuwar su. K’ark’ashin jagoran cinContinue reading “Bunkasa Ilimin ‘ya’ya Mata”

BUK tayi bikin yaye dalibai na 35

Mai Girma Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje OFR Khadimul Islam ya jagoran ci tawagar Jami’an Gwamnati zuwa Jami’ar Bayero BUK dan Halartar bikin yaye d’alibai na 35 Convocation, Gwamna yasamu rakiyar Shugaban jam’iyar APC Abdullahi Abbas,tsoffin kwamishinoni da masu baiwa Gwamna shawara , tsohon Mataimakin Gwamna Tijjani Mohammad Gwarzo da sauran masoya. Danzainab 15th JuneContinue reading “BUK tayi bikin yaye dalibai na 35”

SAKON TAYA MURNA GA MAI GIRMA SARDAUNAN KANO

DAGA #S4S2019 A.madadin jagorori da na wannan tafiya wato Alh. Salisu Indabawa wato Chief of Staff na gidan mai girma za6a66en Senator Kano ta tsakiya Dr. Mallam Ibrahim Shekarau da kuma Alh. Haruna Muhammad Gama ( Garkuwar Sardauna) da dukkannin Exco na #S4S ta jiha karkashin jagorancin Abdullahi Ahmad Tadada, da kuma sauran dukkannin membobintaContinue reading “SAKON TAYA MURNA GA MAI GIRMA SARDAUNAN KANO”

TAYA MURNA GA SHUGABAN MAJALISAR DOKOKI TA KANO

A yau cikin yardar Allah na samu labarin ‘yan majalisar dokoki n jihar Kano, sun hadu guri guda a zauren majalisa sun zabi Rt. Hon AbdulAziz Garba Gafasa a matsayin shugaban sabuwar majalisar ta tara. Rt. Hon Gafasa, a lokacin da nake gwamnan jihar Kano, mun yi aiki tare da shi. Na san shi, mutumContinue reading “TAYA MURNA GA SHUGABAN MAJALISAR DOKOKI TA KANO”

Mai hali bazai chanja ba

Magana ta gaskiya kamar yadda naji wasu marubuta suna danganta sarautar gargajiya masamman a Jihar Kano da siyasa na amince hakane amma lokaci ake dubawa, a baya kamar yadda akayi bayani tun daga 1955 idan muka duba dole sarakuna su kasance ‘yan siyasa duba da irin hurumin aikinsu masamman na rike madafun iko. A wancanContinue reading “Mai hali bazai chanja ba”

Design a site like this with WordPress.com
Get started