Daurin Aure Cikin Hotuna

A wannan rana ta Lahadi 7/4/2019 daya daga cikin ‘yan gwagwarmaya a fadar mundubawa Mallam Haroun Shekaran Gama ya sake angwancewa kari akan angwancewarsa ta fari, yanzu haka Mallam Haroun Shekaran Gama ya zarce sa’ansa. Muna addu’a Allah yasa albarka cikin iyalinsa ya bashi ikon sauke nauyin da ya karu akansa na yin adalci aContinue reading “Daurin Aure Cikin Hotuna”

ZAMU SAKA SHEKARAU A MANYAN DATTIJAN MAJALISARMU

Inji Sanata Ahmed Lawan Dan takarar shugabancin majalisar dattijai Sanata Ahmed Lawan (APC-Yobe) ya bayyana cewa akwai wasu zababbun mutane da a koda yaushe majalisar dattijai ta kasa ta ke kaddara su a matsayin manyan dattijanta. Ya ce, zababben Sanata na Kano Central, Mallam Ibrahim Shekarau, zai kasance daya daga cikinsu a wannan majalisa taContinue reading “ZAMU SAKA SHEKARAU A MANYAN DATTIJAN MAJALISARMU”

Tayaya Mai Mulki Zai Gane Yayi Kuskure?

Sau da dama zaka sha mamaki idan kaga yadda ake mu’amalantar masu mulki. Sai kayi mamaki tayaya mai mulki zai gane yayi kuskure, alhali mafiya yawancin mutane in suka je wajensa basa gaya masa hakikanin al’amari. Hatta wasu Malamai da suke sukar shugabanni kan yadda suke tafiyar da Gwamnati, idan suka samu damar yin idoContinue reading “Tayaya Mai Mulki Zai Gane Yayi Kuskure?”

TIRKA-TIRKAR SIYASAR KUMBOTSO !

Banso cewa komai ba amma dai lamarin yakai matsayin da zamu iya magana kasancewar mu Ahalil zikiri akan wannan batu, abu mafi muni a cikin wannan magana shine mafi yawancin masu magana akai basu da wani tabbaci akan lamarin iya kacinsu bazai wuce samun bayani daga wani bangare ko dai masu suka ko kuma masuContinue reading “TIRKA-TIRKAR SIYASAR KUMBOTSO !”

KULLUKUM RA’IN…

Daga Umar Faruq Muhammad. Daga 2015 har zuwa 2023 Shugaba Muhammadu Buhari ne babban wanda za’a yiwa tambaya akan al’amuran dasuka faru a Nijeriya. PMB shine ‘First citizen’ a Nijeriya, don haka shine wanda yafi kowa cancantar daukar nauyin abubuwan dake faruwa a Nijeriya. Shin Shugaba PMB yana kwana da abubuwan dake faruwa a ZamfaraContinue reading “KULLUKUM RA’IN…”

TUN DAGA JAHAR GOMBE YAZO FADAR MUNDUBAWA…

Wannan Bawan Allah dake hannun hagun Mai girma Sardaunan Kano, wani Masoyinsa ne daga Jihar Gombe. Sunansa Ismail Garba lokaci bayan lokaci yakan taso yazo domin ya gaida Mai girma Sardaunan Kano, Malam Ibrahim Shekarau. Haka idan wani abu na farin ciki yafaru da Sardaunan zai taso domin taya murna ga Sardaunan na Kano. YanzuContinue reading “TUN DAGA JAHAR GOMBE YAZO FADAR MUNDUBAWA…”

IDAN NASAMI DAMA SAI NAYI RASHIN MUTUNCI!!

Daga: SANI ROGON AIKAWA DALA. (Kalaman wani yaro da naji da kunnena) Jiya Talata ina tsaye Daidai jakara Bola zan hau babur Din Adaidaita sahu, sai wani yazo saura mutum daya, amman Da wani yaro agaba yazauna gefen babur din hannunsa rike da kullun buhun Leda dakuma wani kwano, ban vata lokaciba na hau saiContinue reading “IDAN NASAMI DAMA SAI NAYI RASHIN MUTUNCI!!”

YADDA DILLIN TAKANYI DILLIN HAKA MA DILKIN TA KANYI DILLIN

Daga Haroun Shekaran Gama Wallahi da na saurari maganganun kwankwaso sai na tausaya masa bisa yadda naji muryarsa tana rawa da shasshekar kuka bisa yadda kokawa da cewar wai an zalunce shi. Ina gama saurararshi sai na fashe da dariya,nace mai guma cuta an guma masa duba da irin zalunci da rashin imanin da yaContinue reading “YADDA DILLIN TAKANYI DILLIN HAKA MA DILKIN TA KANYI DILLIN”

MASAURATAR KANO TA SAMU MATSALA KENAN ??

Bayan bayyan sakamakon zaben Gwamna a Jahar Kano, Masoya da Magoya bayan Gwamna Ganduje da jam’iyyar APC, sunje har gidan gwamnati domin murnar lashe zabe. Ana tsaka da murna Hoton SARKIN KANO dake like tare da na Gwamna a jikin bangon babban dakin TARO na gidan gwamnati (Coronation Hall), ya hadu da wasu fusatattun MatasaContinue reading “MASAURATAR KANO TA SAMU MATSALA KENAN ??”

Zaben Cike Gurbi A Kano A Mahangar Yan Sanda

DIG Micheal Ogbizi a hirarsa da ya yi da gidan Talabijin na Channels yau 23 ga Watan Maris, 2019 da karfe 3:27 zuwa 3:36 na yamma. Ya ce “A mazabar Gama (karamar hukumar Nassarawa) jama’a sun fito da yawan gaske wajen yin wannan zabe. Kuma an yi zabe cikin kwanciyar hankali.” “A wasu wurare kadanContinue reading “Zaben Cike Gurbi A Kano A Mahangar Yan Sanda”

UMARNIN AJIYE JAR HULA: Da walakin Goro a miya

Daga Umar Faruq Muhammad Kowa yasan yadda Kwankwaso yabawa Jar hula Muhimmanci hatta sallar Juma’ah da Eid baya halartar su da wata hula ba Ja ba. Lokacin da za’ayi zaben Gaya da Garko Kwankwaso ya Umarci mabiyan sa na 44 LGs sunje sun mamaye tashoshin Zabe da JAJAYEN HULUNA, suka hana kowa dangwala kuri’a saiContinue reading “UMARNIN AJIYE JAR HULA: Da walakin Goro a miya”

Ali Nuhu: ‘Abin da ya sa na shiga harkokin siyasa gadan-gadan’

Shahararren dan wasan Hausa Ali Nuhu ya shaida wa BBC cewa ba sabon abu ne ‘yan fim su shiga harkokin siyasa ba, kamar yadda yanzu ‘yan wasan Hausa suke yi. Dan wasan ya bayyana mana hakan ne a wata hirar musamman da muka yi da shi a Kano ranar Laraba. Ya ce an saba ganinContinue reading “Ali Nuhu: ‘Abin da ya sa na shiga harkokin siyasa gadan-gadan’”

Design a site like this with WordPress.com
Get started