Kalubalantar nasarar da Maigirma Gwamna Kano Abdullahi Umar Ganduje ya samu a zaben da ya gabata wanda PDP ke shirin yi a kotu, shine kuma zai tozarta Jam’iyyar ta PDP a Jihar Kano baki daya. Domin allura zata tono garma, masamman kujerun majalisar Jiha da PDP suka samu za’a bankado kullin da ke cikin wannanContinue reading “Allura Zata Tono Garma”

You must be logged in to post a comment.