A satin da ya gabata takwarorina tsaffi da sabbin sanatoci zababbu, sun ziyarce ni har gida a Kano Wadanda suka ziyarce ni sune: Sanata Danladi Sankara APC Jigawa Sanata Bello Mandiya APC Katsina Sanata Barau I Jibrin APC Kano Sanata Yahaya Abdullahi APC Kebbi Sanata Solomon Adeola APC Lagos Sanata Lekan Mustapha.APC Ogun Sanata DegiContinue reading “MUNA BUKATAR MAJALISAR DATTIJAI ABIN ALFAHARIN KOWA”
Daily Archives: April 9, 2019
Zaben Kano: Mun Gama Shirin Kare Kanmu A Kotu, Cewar INEC
Hukumar zabe mai zaman kanta reshen Jahar Kano ta kammala shiryawa tsaf don kare kanta a kotu da zarar kotun ta nemi su a kan wani korafi ko wata kara da wani dan takara ko wata jam’iyya ta kai su a zabubbukan Kano da a ka gabatar na 2019. Bayanin hakan ya fito ne dagaContinue reading “Zaben Kano: Mun Gama Shirin Kare Kanmu A Kotu, Cewar INEC”
DAN ADAM SARKIN MANTUWA!
👉 A ranar da aka rantsar da Mal. Ibrahim Shekarau Sardaunan Kano Gwamna a 2003 ya shelantawa Kanawa cewa duk wata Daliba Mace Karatun ta Kyauta ne a Makarantun Jihar Kano, hakanan duk Yara Maza dake Karatu a fannin Kimiya da Fasaha (Science and Technology) suma Gwamnatin ta dauke musu biyan Kudin Makaranta. 2011 KwankwasoContinue reading “DAN ADAM SARKIN MANTUWA!”

You must be logged in to post a comment.