Maigirma Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje OFR Khadimul Islam ya karbi bakuncin ‘yan PDP tsagin Amb Aminu Bashir wali, Sen Bello Hayatu, Hon Salisu Buhari da Alh Yahaya Bagobiri a dakin taro na Africa dake fadar Gwamnatin Kano sunje fadar ne dan taya Gwamna murna da jaddada mubayi’arsu ga Gwamna a yayin maida jawabi GwamnaContinue reading “NEXT LEVEL YAN PDP NA GASKIYA”
Daily Archives: April 7, 2019
Sun Amfana Da Abubuwan Hawa
Gaskiyar magana dole a yabawa Hon Nasiru Ali Ahmad domin shine na farko daya saukewa masu tiri-tiri da takarar sa kabakin arziki Musa Dambele Nazer Danhalak da sauran yan gwagwarmaya ina taya murna. DG Rabi’u Baba Nabegu kaima Allah ya saka da alkhairi domin wannan duk kokarin ka ne.
Najeriya Ta Dakatar Da Hakar Gwal A Zamfara
Gwamnatin Najeyiya ta dakatar da ‘yan kasashen waje masu hakar gwal a Jihar Zamfara da kewayen ta. Kamar yadda mukaddashin babban sifetan ‘yan sanda na kasar Mohammed Adamu ya bayyana cewa anyi haka ne domin a sami damar dakile masu tada kayar baya tare da yin garkuwa da mutane a Jihar.
Daurin Aure Cikin Hotuna
A wannan rana ta Lahadi 7/4/2019 daya daga cikin ‘yan gwagwarmaya a fadar mundubawa Mallam Haroun Shekaran Gama ya sake angwancewa kari akan angwancewarsa ta fari, yanzu haka Mallam Haroun Shekaran Gama ya zarce sa’ansa. Muna addu’a Allah yasa albarka cikin iyalinsa ya bashi ikon sauke nauyin da ya karu akansa na yin adalci aContinue reading “Daurin Aure Cikin Hotuna”

You must be logged in to post a comment.