Gwamnatin Kano karkashin maigirma gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta sa hannu akan wata yarjejeniyar fahimtar juna tsakaninta da Kasar Chaina inda za ta shigo da manyan motocin zirga-zirga a cikin gari. Wannan ya biyo bayan yadda gwamnatin ke kokarin fito da wata sabuwar hanya ta saukakawa al’ummah a bangaren sufuri, inda a rashin farko zaContinue reading “Kano Zata Hada Hannu Da Kasar Chaina”

You must be logged in to post a comment.