Inji Sanata Ahmed Lawan Dan takarar shugabancin majalisar dattijai Sanata Ahmed Lawan (APC-Yobe) ya bayyana cewa akwai wasu zababbun mutane da a koda yaushe majalisar dattijai ta kasa ta ke kaddara su a matsayin manyan dattijanta. Ya ce, zababben Sanata na Kano Central, Mallam Ibrahim Shekarau, zai kasance daya daga cikinsu a wannan majalisa taContinue reading “ZAMU SAKA SHEKARAU A MANYAN DATTIJAN MAJALISARMU”
Daily Archives: April 6, 2019
Mutum Bashi Da Tabbas
Nasan wani bawan Allah wanda yake zaune bashi da aikin yi,hakan ne yasa kullum matar sa sai ta fita unguwa domin ta samu abinda zata ci idan ta fita sai dare take dawowa. Shi kuma yakan je majalissar abokai domin ya samu abinda zai kai bakin sa Ana haka ne aka fadawa wani dan siyasaContinue reading “Mutum Bashi Da Tabbas”
Masu Tafiya A Hanyar Hadejia Wajen ‘Yan Kaba Ayi Hattara
Wani ganganci sai bakin mutum Yayin da wata trailer dauke da mai tafadi mai yana zuba a kan hadeja road kusa da Benni international school. Madadin a nesanceta amma al’ummar mu sai ma kara kusantarta suke. Allah ya kyauta ya kiyaye tashin wuta. Daga Abubakar Datti Dakata

You must be logged in to post a comment.