Daga Umar Faruq Muhammad: Dauda Adamu Abdullahi Kahutu Rarara yayi shuhura a wakokin Siyasa ne a lokacin Mulkin Sardaunan Kano Mal. Ibrahim Shekarau, haka nan wakokin sa sunyi tasiri sosai tare da dadi irin wanda ake bukata. Duk wanda yasaurari wakokin Rarara na wancan lokacin irin su SARAKI SAI ALLAH zaiji cewa zallar Yabo neContinue reading “KUNE KUKA BATA RARARA”
Daily Archives: October 7, 2019
Kotu ta kara tabbatar da gwamnan Bauchi
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamna a Jihar Bauchi ta tabbatar da gwamna Muhammed Abdullahi Abubakar a matsayin halattaccan wanda ya lashe zaben. #SenIbrahimShekarauMedia

You must be logged in to post a comment.