KUNE KUKA BATA RARARA

Daga Umar Faruq Muhammad: Dauda Adamu Abdullahi Kahutu Rarara yayi shuhura a wakokin Siyasa ne a lokacin Mulkin Sardaunan Kano Mal. Ibrahim Shekarau, haka nan wakokin sa sunyi tasiri sosai tare da dadi irin wanda ake bukata. Duk wanda yasaurari wakokin Rarara na wancan lokacin irin su SARAKI SAI ALLAH zaiji cewa zallar Yabo neContinue reading “KUNE KUKA BATA RARARA”

Design a site like this with WordPress.com
Get started