Bayan rade-radin da al’ummar Najeriya suka yi ta yi har tsawon sati biyu cewa, shugaba Buhari zai daura aure da Hajiya Sadiya Umar Farouq kuma daya daga cikin ministocinsa a wannan rana ta Jummah. Biyo bayan zargin da aka yi ta yi cewa, First lady Aisha Buhari, tayi yaji, bata dawo Najeriya ba tun bayanContinue reading “Auren shafin sada zumunta na facebook”

You must be logged in to post a comment.