Wadannan da sukayi imani suka kyautata ayyuka kuma sukayi imani da abinda aka saukar wa Annabi Muhammadu (SAW) daga Ubangijin mu gaskiya ne, za’a shafe zunuban su kuma a daga darajar su. Quran: Surah 47:2 Barkan mu da Jummah, Allah ya sada mu da dukkanin alkhairan da ke cikin ta, ya tsare mu daga dukkaninContinue reading “Sakon Barka da Jummah daga Sen Ibrahim Shekarau Media”

You must be logged in to post a comment.