Maigirma gwamna Abdullahi Umar Ganduje a bikin zagayowar ranar ma’aikata ta 2019 yace, daga yanzu babu banbanci tsakanin masu rike da takarar shedar karatu ta HND da Bsc a kowane fannin aiki a Jihar Kano. Ko shakka babu, kwakwalwar Maigirma Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje nesa take da sauran, ma’aikatan Jihar Kano suna godiya.
Daily Archives: May 1, 2019
MA’AIKATA SUNE GINSHIKIN GUDANAR DA MULKI
Gaisuwa Ta Musamman Gareku Ma’aikata Yau rana ce da aka ware domin duk jinsin ma’aikata. Rana ce ta duniya, wacce manufarta shi ne a nuna muhimmancin gudunmawa da ma’aikata suke bayarwa wajen gudanar da mulki don inganta rayuwar al’umma Ina taya ku murnar shagulgulan zagayowar wannan rana, wacce ta zo daidai da lokacin da majalisarContinue reading “MA’AIKATA SUNE GINSHIKIN GUDANAR DA MULKI”

You must be logged in to post a comment.