Majalisar Dokoki Ta Jihar Kano Tayi Zaman Gaggawa

Majalisar Dokoki Ta Jahar Kano Zatayi Dokar Fadada Masarautar Kano Inda Zata Maida Tsarin Sarakunan Yanka. Wasu Lauyoyi Sunnemi Majalisar Dokoki Ta Jahar Kano Datayi Dokar Dawo da Darajar Sarakunan yanka Na Jahar Wanda Kowanne Sarki Dajarsa Daya Da Sarkin Kano. Masarautun Sune Kamar Haka. Masarautar Rano Masarautar Gaya Masarautar Karaye Masarautar Bichi . AzamantaContinue reading “Majalisar Dokoki Ta Jihar Kano Tayi Zaman Gaggawa”

Za’a yiwa hukumar Hisbah garanbawul – Ganduje

Gwamnatin Jihar Kano zata yiwa hukumar Hisbah garanbawul inji Maigirma Gwamna Abdullahi Umar Ganduje. Ganduje yace, kamata yayi hukumar ta Hisbah tayi aiki akan jagorancin hukunce-hukuncen Qura’an da Sunnah kamar yadda aka kafata bawai jagoranci akan ra’ayin wasu mutane ba. Wannan ya biyo bayan kokarin yin dokokin da zasu shafi tafiyar da iyali a wannanContinue reading “Za’a yiwa hukumar Hisbah garanbawul – Ganduje”

SAKON BARKA DA SHIGOWAR AZUMIN WATAN RAMADAN MAI ALBARKA DAGA #S4S.

A madadin jagororin tafiyar #S4S da shugabanninta na jiha dana kananan hukumomi da membobinta muke amfani da wannan dama domin mika sakon murnar shigowar Azumin watan Ramadan ga dukkannin yan’uwa musulmi . Da fatan Allah yasa mu dace yasa muna daga cikin wayanda Allah yake yantawa a wannan wata mai albarka. Allah ya jikan iyayenmuContinue reading “SAKON BARKA DA SHIGOWAR AZUMIN WATAN RAMADAN MAI ALBARKA DAGA #S4S.”

Design a site like this with WordPress.com
Get started