Shekaru 5 kenan cif mutane marasa daraja suka ci mutuncin Masarautar Kano. A irin wannan rana 30th May,2014 Marigayi Maimartaba Sarkin Kano ya nada Limamin waje a matsayin wazirin kano Gwamnatin Wannan lokaci ta tura takarda da kausasan kalamai tana umartar Marigayi ya warware Wannan Sarauta. Wannan shine rashin mutunchi na farko da akayi waContinue reading “Cin Mutuncin Masarautar Kano”
Daily Archives: May 30, 2019
GASKIYA AKWAI MATSALA!
Daga Umar Faruq Muhammad Ina matukar takaici da Mamakin irin Usulubin da Tsohon Sanata Kwankwaso ke bi wajen Furta kalamai ga masu sauraren sa. Idan mukayi la’akari zamu fahimci cewa Kwankwaso yana dora magoya bayan sa ne a gwadaben siyasar Kiyayya da cin Mutuncin abokan hamayyar sa. In mukayi duba na tsanaki zamu ga yaddaContinue reading “GASKIYA AKWAI MATSALA!”

You must be logged in to post a comment.