Alhamdulillah Masha Allah! Laraba 29/5/2019 An rantsar da zababban gwamnan Kano tare da mataimakinsa Dr. Abdullahi Umar Ganduje da Dr Nasir Yusuf Gawuna kamar yadda zakugani cikin hotuna. Allah yayi riko da hannayenku, yabaku ikon sauke nayin da ya mataya a wuyanku zuwa shekaru hudu masu zuwa, Allah yasa damu za’ayi

You must be logged in to post a comment.