Mutumin da tun sanyin safiya ya zagi sunnah ta Manzo (SAW) ta hanyar zagin gemu da malaman addini na sunnah, ya gangaro ya baci Manzo (SAW) ya sake gangarowa ya tuhumi Allah (SWT) dalilin yin halittarSa ta sauro, kuda da kyankyaso, amma haka mabiyansa suka take masa baya a zuwan daidai yakeyi. Akwai wani abuContinue reading “Kafircin Kwankwasawa A Fili Matukar Basu Tuba ba”
Daily Archives: May 31, 2019
Ganduje ya amince da sake nada Usman da Shehu
Maigirma zababban gwamnan Kano bayan karbar rantsuwar kama aiki ya amince da sake nada Alhaji Usman Alhaji a matsayin sakataran gwamnati da Shehu Mu’azu a matsayin babban akanta na Jiha.
HIRAR KWANKWASO TA JIYA AKWAI AYAR TAMBAYA..
Ya kamata hukuma tayi bincike domin tantance wasu daga kalaman kwankwaso, domin a hirarsa ta jiya akwai inda yace “daga cikin ‘yan iskan da gwamnati tashigo dasu daga wasu garuruwa sukayi ta’addancin za6en gama har yanzu sunanan basu fita daga kano ba, a yanzu sune suke kidnapping mutane a kano” Wannan kalami a mahanga taContinue reading “HIRAR KWANKWASO TA JIYA AKWAI AYAR TAMBAYA..”
SHEKARAU A FADAR SHUGABAN KASA
A ranar Talata da ta gabata, zababben sanata daga Kano Central, Mallam Ibrahim Shekarau, ya halarci bude baki na azumi a fadar shugaban kasa a Abuja. Mallam Shekarau yana cikin tawagar Majalisar Koli ta addinin Musulunci, Nigeria Supreme Council of Islamic Affairs, a takaice NSCIA, wacce ke karkashin Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad SaadContinue reading “SHEKARAU A FADAR SHUGABAN KASA”

You must be logged in to post a comment.