An Sami Raguwar Hada-Hada A Fadar Mai Martaba Sarki Sunusi II

Fadar mai martaba Sarki Sunusi Lamido Sunusi II dake kwaryar birnin Kano ta sami raguwar hada-hadar zirga zirgar jama’a da motoci da ma fadawa kamar yadda wata jarida ta ruwaito. Wannan baya rasa nasaba da kara kirkiro wasu sabbin masarautu guda hudu da gwamnatin Kano karkashin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje tayi, kamar yadda labarai sukaContinue reading “An Sami Raguwar Hada-Hada A Fadar Mai Martaba Sarki Sunusi II”

Design a site like this with WordPress.com
Get started