Hukumar Tsaron Sojojin Najeriya ta bayyana cewa akwai marasa kishin Najeriya da ke kulle-kullen tuggu tare da wasu ’yan kasashen waje, domin su kawo cikas ga bikin sake rantsar da Shugaba Muhammadu Buhari a ranar 29 Ga Mayu. Sanarwar ta ce su na kokarin yin haka ne domin su gurgunta tafarkin dimokradiyya a Najeriya. KakakinContinue reading “Marasa kishin Najeriya na neman kawo cikas ga bikin sake rantsar da Buhari -Inji Sojoji”

You must be logged in to post a comment.