Hukumar Hisbah Ta Damke Gandaye A Kano

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama gandaye 80 a gurare daban-daban a birnin Kano da kewaye sakamakon cin abinci da rana a wannan lokaci na azumi. Kamar yadda kakakin hukumar Mallam Adamu Yahaya ya bayyana wa manema labarai cewa, dukkanin wadanda hukumar ta damke musulmi ne babu wanda ba musulmi ba, saboda sune azumiContinue reading “Hukumar Hisbah Ta Damke Gandaye A Kano”

AKWAI ALFANU CIKIN KARIN MASARAUTU

Fahimtar Al-Ikhwany Jihar Kano Jiha ce datake da Kananan Hukumomi 44, daga cikin 44n nan guda 8 ne kadai suke cikin Kwaryar Birni,Guda 36 kuwa suna Karkara. Idan mukayi Nazari zamuga Gwamnonin da Kano tayi tun daga 99 zuwa 2019 manyan Ayyukan su sukan tsaya ne a Iya Kananan Hukumomin da basu wuce 4 zuwaContinue reading “AKWAI ALFANU CIKIN KARIN MASARAUTU”

Design a site like this with WordPress.com
Get started