Zababben Sanatan Kano ta tsakiya a zaben da ya gabata Sen. Ibrahim Shekarau CON Sardaunan Kano ya bukaci wadanda suka fadi zabe su ajiye banbance-banbancensu su hada hannau da shugaba Buhari domin cigar da Najeriya gaba. Sanata Ibrahim Shekarau yace, duk da kalubale da soke-soke da gwamnatin Buhari take samu, wannan bai hana samar daContinue reading “Sanata Ibrahim Shekarau Ya Bukaci ‘Yan Adawa Su Hada Hannu Da Buhari A Cigar Da Najeriya Gaba”

You must be logged in to post a comment.