Zuwa ga duk wani hadimin Sanata Ibrahim Shekarau CON Sardaunan Kano da majalisar Mundubawa dake mazabar Panshekara karkashin Ibrahim Ali Ina kira ga kowa ya tsuke bakinsa 😷 bisa yanayin da muke ciki a mazabar ta Panshekara, mun saurari korafe-korafen ku, dangane da tafiyar siyasar mu, kowa yayi hakuri da irin yadda muka tsinci kanmuContinue reading “Kowa Ya Tsuke Bakinsa”

You must be logged in to post a comment.