SAKON TA’AZIYYA GA DAN’UWA ABOKIN GWAGWARMAYA MUSA SANKA DAGA #S4S. A madadin jagororin #S4S da shugabanninta na jiha karkashin jagorancin Abdullahi Ahmad Tadada da kuma sauran dukkannin membobinta muke mika sakon ta’aziyyarmu ga dan’uwa abokin gwagwarmaya Musa Sanka bisa rasuwar mahaifiyarsa wadda Allah ya yiwa rasuwa a yau Litinin a jihar Kaduna. Da fata daContinue reading “Sakon Ta’aziyya Ga Musa Sanka”

You must be logged in to post a comment.