A daidai lokacin da ya fito daga fadarsa ta Mundubawa akan hanyarsa ta filin sauka da tashin jiragen sama na Mallam Aminu Kano inda zai nufi kasa mai tsarki domin gudanar da aikin umarah. Zababben Sanatan Kano ta tsakiya Mallam Ibrahim Shekarau CON Sardaunan Kano, kamar kowane lokaci idan zai fita yakan tsaya domin yinContinue reading “Sauka Lafiya Sardauna”

You must be logged in to post a comment.