Wannan shafi yana nesanta kansa daga buga duk wani nau’in labari da yawun Maigirma Sanata Ibrahim Shekarau CON Sardaunan Kano, haka nan duk wata hulda da aka kulla ko akeyi da wannan shafi bata da wata alaka ta kai tsaye da yawun sa. Wannan shafi dai kawai wata kafar sadarwa ce da take goyon bayanContinue reading “Sanarwar Nesanta Kai”
Daily Archives: May 3, 2019
Kai Tsaye Daga Fadar Mundubawa
Kungiyar Benue youth Initiative sun karrama zabbaben gwamnan kano Karo 2 Dr. Abdullahi Umar Ganduje da Tsohon gwamna Kano karo 2 kuma zabbaben sanatan kano ta tsakiya Malam Ibrahim Shekarau yanzu haka a fadar mundubawa.
Jihar Kano Ta Sauke Manyan Sakatarori A Kowacce Ma’aikatar Jihar
Gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin Dr Abdullahi Umar Ganduje a cigaba da tsaftace ayyukan gwamnati da kara karkashin aikin da ma’aikata, ta sauke dukkanin manyan sakatarori na kowace ma’aikata (Perm Sec) Wannan ya fito daga bakin shugaban ma’aikata na Jihar Kano Auwalu Na’iya, inda zasu mika ragamar aiki ga babban darakta na kowacce ma’aikata dagaContinue reading “Jihar Kano Ta Sauke Manyan Sakatarori A Kowacce Ma’aikatar Jihar”
Labarai Daga Fadar Mundubawa
Maigirma gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje da Tsohon Mataimakin gwamna Engr. Abdullahi Tijjani Muhammad Gwarzo da sauran jami’an gwamnati sun ziyarci Maigirma Zababben sanatan Kano ta tsakiya Distinguish Senator Ibrahim Shekarau CON Sardaunan Kano a fadarsa ta mundubawa yanzu haka.

You must be logged in to post a comment.