Jihar Kano Ta Sauke Manyan Sakatarori A Kowacce Ma’aikatar Jihar

Gwamnatin Jihar Kano karkashin jagorancin Dr Abdullahi Umar Ganduje a cigaba da tsaftace ayyukan gwamnati da kara karkashin aikin da ma’aikata, ta sauke dukkanin manyan sakatarori na kowace ma’aikata (Perm Sec) Wannan ya fito daga bakin shugaban ma’aikata na Jihar Kano Auwalu Na’iya, inda zasu mika ragamar aiki ga babban darakta na kowacce ma’aikata dagaContinue reading “Jihar Kano Ta Sauke Manyan Sakatarori A Kowacce Ma’aikatar Jihar”

Design a site like this with WordPress.com
Get started