MATASA INA HANKALINKU DA WAYEWARKU SUKA TAFI? Gwamna Abdullahi Umar Ganduje da Sanata Malam Ibrahim Shekarau sun umarci ‘ya’yansu 1. Haruna Ibrahim Shekarau (Chiroma) 2. Usman Abdullahi Umar Ganduje (Abba) da su shiga cikin ‘yan uwansu Matasa wajen zagawa kananan hukimomin Jihar Kano 44 domin tallata hajjar APC. Haka kuwa akayi. Amma Sanata Rabi’u MusaContinue reading “Umarnin Jagororinmu – Adam M Panda”
Monthly Archives: March 2019
Kwankwaso Ya Kafa Kwamitin Gano Filayen Da Za a Kwacewa Talakawa Idan Abba Ya Hau Mulki
Daga Idris Zango Wannan Ja. Allah wadai da wannan mummunan tanadi da Kwankwaso yakewa mutanen Kano, wai tunanin PDP Kwankwasiyya zata sake dawowa kan kujerar gwamnatin jihar Kano. Dan kuwa labarin sirri da yake samunmu yanzun nan ance jiya Jumaa da daddare ne ya kafa wani kwamitin da zai bi wurare a cikin Kano dominContinue reading “Kwankwaso Ya Kafa Kwamitin Gano Filayen Da Za a Kwacewa Talakawa Idan Abba Ya Hau Mulki”
Free Education Ko Yaudara? – Muzammil Mandawari
A ranar da aka rantsar da Malam Ibrahim shekarau a matsayin gwamnan Kano a jawabin sa na farko yace ya daukewa mata biyan kudin makaranta Da zuwan sa gwammnan Kano Karo na biyu Sen Rabiu kwankwaso ya dawo da biyan kudin makarantar, har akai hira da kwamishinan ilimi na wancen lokacin yake cewa duk ubanContinue reading “Free Education Ko Yaudara? – Muzammil Mandawari”
Idan Abba Ya Zama Gwamna Bazai Biya Mafi Kankantar Albashi Na #30,000 Ba -Kwankwaso
Kamar yadda muka sha fada a baya cewa, Kwankwaso ne zai dawo mulki a karo na uku (3) a Jihar Kano matukar al’ummr Kano din suka zabi Abba Kabir Yusuf a matsayin Gwamna, a wata ganawa da yayi a Kaduna da magoya bayansa, Kwankwaso yace, Abba bazai biya ma’aikatan na Jihar Kano mafi kankantar albashiContinue reading “Idan Abba Ya Zama Gwamna Bazai Biya Mafi Kankantar Albashi Na #30,000 Ba -Kwankwaso”
Ba A Fafar Gora Ranar Tafiya – Umar Faruq Muhammad
AL’ ANA WAQAD ASAITUM? Kowa yasan kungiyar Kwankwasiyya tayi Imani babu ruwan Siyasa da Addini, kwanannan Madugun su yace da Magada Annabawa sudena tsoma baki a siyasa ko kuma yayi amfani da Mumbarin sa na Ashariya ya ragargaje su. A wurin ‘Yan Kwankwasiyya Madugun su Takalmin karfe ne dashi, kowa yataka ya taku. Lissafin KwankwasiyyaContinue reading “Ba A Fafar Gora Ranar Tafiya – Umar Faruq Muhammad”
KADA KU SAURARE SU – Ibrahim Shekarau CON
Tare da girmamawa a gareku. Ina yi muku sallama ta addinin Musulunci, Assalamu alaikum. Nine dan uwanku, Ibrahim Shekarau, wanda kuka zaba tare da sauran takwarorina a matsayin sanatoci domin mu wakilceku a Majalisar dattijai ta Najeriya. Masoya da yawa suna tambayar gaskiyar zantukan karya da suke yawo dangane da samun sabani da shugabanninmu naContinue reading “KADA KU SAURARE SU – Ibrahim Shekarau CON”
Yanzu Haka A Gwagwarwa Police Station – Haroun Shekaran Gama
Daga Kano Nasarawa LG Yanzu Haka a GWAGWARWA POLICE STATION Dandazon yan jam’iyar PDP kwankwasiya daga Gama sunzo su kwaci yan uwansu wanda aka kama sunabi gidagida a Gama suna siyan kuria Amma yan sanda sun bude wuta sama da HARBI DA TIYAGAS
Makaryacin Dan Jaridannan Jafaar Jafaar – Jibril Muhammad Na Tara
Makaryacin Dan jaridannan Jafaar Jafaar – shine mutum na farko da ya wallafa labarin kanzon kurege na shirin tsige cp wakili a shafinsa na Daily Nigeria Sbd adawarsa da Gwamna Ganduje Allah ka tsinewa wanda bayason zaman lafiyar kano.
ASHE CI DA ADDINI YANA DA RANA? – Sardaunan Matasan Gobirawa
ASHE CI DA ADDINI YANA DA RANA…??? Abin da mamaki yau gashi mutanen madugu masu yaki da ci da addini sun zama masu ci da addinin, shin kuma kenan yanzu kun fara ci da addinin kenan ? Koh kuwa yaya abun yake ne ?
Adadin Wuraren Zabe Da Aka Soke A Fadin Jihar Kano – Aminu Abba Mohd
Adadin wuraren zabe da aka Soke a fadin jihar Kano wadanda za’a sake gudanar da sabon zaben gwamna anan gaba kadan (1) Bichi Za’a sake a wurin zabe 1 saboda aringizon kuri’u . . (2) Dawakin Kudu Za’a sake a wurin zabe 1 saboda samun rikici . . (3) Doguwa Za’a sake a wuraren zabeContinue reading “Adadin Wuraren Zabe Da Aka Soke A Fadin Jihar Kano – Aminu Abba Mohd”
A Zauna Lafiya
Ga wata muhimmiyar sanarwa!!. Mai Girma Gwamnan Jihar Kano , Dr. Abdullahi Umar Ganduje, na kira Ga daukacin al’ummar Jihar Kano da a kwantar da hankula, a zauna lafiya tare da girmamawa da ganin mutuncin juna musamman a wannan lokaci da mu ke ciki. Mu sani cewa zaman lafiya da kwanciyar hankalin al’umma shine tushenContinue reading “A Zauna Lafiya”
Kano Police Warn Against Celebration Of Unofficial Results
The Kano State Police Command has warned residents of the state against celebrating unofficial results of the Governorship and State House of Assembly elections. Read more at: https://www.vanguardngr.com/2019/03/kano-police-warn-against-celebration-of-unofficial-results/
“Dan Halak Bai Manta Halacci” – Abdulrahman Usaini
Ganduje yayiwa jagoranmu Sardauna halacci kuma ya mutunta Sardauna a fili qarara kowa ya gani, wanda hakan ya jawowa gandujen baqin jini a wajen wasu yaransa da suka ganin sun wahalta masa. Gandujen yayi wa Sardaunan wannan halarcin ne a dai-dai lokacin da wadanda Sardaunan ya goya suka ci amanarsa, koda kuwa gandujen yayi hakanContinue reading ““Dan Halak Bai Manta Halacci” – Abdulrahman Usaini”
WALLAHI MAMAKI KUKE BANI! – Umar Faruq Muhammad
Lamuran rayuwa dakuke gani kowa yana gudanar dasu ne gwargwadon yadda ya fahimta. Lissafin Fahimtar Siyasar Kano ya tabbatar damu akan tsarin goyawa Gwamna Ganduje baya a zaben Gobe, ku kuma taku fahimtar ta saba da tamu. Meyasa bazaku tsaya ataku ku barmu a tamu ba sai kudinga nuna tamu sabawa Allah ce saboda kunaContinue reading “WALLAHI MAMAKI KUKE BANI! – Umar Faruq Muhammad”
INEC Tayi Kolin ‘Yan Takarkarun Gwamnoni
TOFA RANAR ASABAR DUK WANDA YA DANGWALAWA PDP YAYI A BANZA #S4S 2019 INSHA ALLAH. Daga Naseero Zango
Sako Daga Zababben Sanata Mall. Ibrahim Shekarau
Assalamu alaikum, ‘yan uwana jama’ar Kano. Tare da girmamawa a gareku, ina yi muku fatan alheri, ina rokon Allah ya yi riko da hannayenmu gaba daya. A satin da ya gabata, kun fito kun zabeni da abokan aikina Sanatoci biyu da ‘yan majalisar tarayya a mazabu 24 a tutar jam’iyyar APC. Mun gode kwarai daContinue reading “Sako Daga Zababben Sanata Mall. Ibrahim Shekarau”
KU DAINA KIRAN SON ZUCIYARKU DA CANCANTA – Bale Dawaki Basarsaune
1 Kace bakasan GANDUJE ba saboda zargin cinhanci da rasha amma kana San KWANKWASO shidaaka kama dumu dumu har aka yanke masa hukuncinwhite paper 2003. 2 Kace bakasan GANDUJE saboda ya sayar da filinmasallaci amma kana San KWANKWASO Wanda yarushe masallatai. 3 Kace bakasan GANDUJE Saboda ya rufe wasumakarantu Amma Kanasan KWANKWASO daya korimalaman makaranta.Continue reading “KU DAINA KIRAN SON ZUCIYARKU DA CANCANTA – Bale Dawaki Basarsaune”
Banbancin Sardaunawa Da Kwankwasawa
#S4S2019 A kowane lokaci ana bukatar shugabannin al’ummah su dinga fadawa mabiyansu gaskiyar al’amari da aikata daidai da gujewa ba daidai ba, domin kara musu kwarin gwuiwa a inda aka sami aikata daidai, haka kuma kaucewa rashin daidai yayin da aka sami wani sabani. Wannan shine yake rage tsegumi da jita-jita da rashin tabbas aContinue reading “Banbancin Sardaunawa Da Kwankwasawa”
Kun Huta Da Kuda – Emran Sa’ad Zango
Da safe ake kama fara Allah yayi muku gyadar dogo kunyar da kwallon mangoro kun huta da kuda APC chanji
Babbar Kotun Tarayya A Jihar Kano Ta Soke Takarar Abba K Yusuf
Mai shari’a Lewis Allagoa dake babbar kotun tarayya a Jihar Kano ya soke takarar Abba K Yusuf na Jam’iyyar PDP sakamakon rashin gudanar da zaben fidda gwani da ba’ayiba Sauran bayanai na nan tafe
Atiku ya bayyana dalilin da ya sa aka kama surukin sa da lauyan sa
Atiku ya bayyana dalilin da ya sa aka kama surukin sa da lauyan sa Source: Facebook Atiku a wani rubutu da ya wallafa a shafinsa na twitter a ranar 4 ga watan Maris, yayi kira fa wadanda ke hukunta su da su tuna cewa gwamnati aba ce da ake sanya ran za ta wanzar daContinue reading “Atiku ya bayyana dalilin da ya sa aka kama surukin sa da lauyan sa”
An Raina mana Hankali – Ismail Lamido
Kano Central Situation Room An Raina mana Hankali Bayan zama da muka yi na kwana uku don sani halin da ake ciki a zaben Sanata kano ta tsakiya da sanin yanayin da zaben yake ciki tun daga fara shirin zabe har saka kuri’a da kidaya ta, munyi aiki tukuru wajen tabbatar da kuri’un da akaContinue reading “An Raina mana Hankali – Ismail Lamido”
Zabi Ya Rage Naku – Nafiu Rabiu Sani Mainagge
“Ina da ilimin taurari..” “Ina da ilimin ruwa..” “Duk wacce ta daura atamfar da Ganduje ya raba ruwanta zai qafe…” “Duk wacce ta daura atamfar aurenta zai mutu…” “Aure miliyan daya zasu mutu a Kano…” Tambayoyin a nan sune: 1. Shin Kwankwaso boka ne ko kuwa? 2. Yana da ilimin ruwa da taurari ya akaContinue reading “Zabi Ya Rage Naku – Nafiu Rabiu Sani Mainagge”
BAREWA BA ZATAYI GUDU DANTA YAYI RARRAFE BA – Amir Yakson
Kowa ya zabi Abba Gida-Gida ya zabi a Rushe dakin Allah. Abba Gida-Gida shine ya jagoranci rushe masallatai a cikin garin kano a bisa umarnin Ogansa madugu. Allah ka tseratar da mu daga irin wannan mulkin na karshen zamani
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!
SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!! Ana sanarda dukkannin Exco na jiha, da Co-ordinators na kananan hukumomi, da kuma dukkannin membobi na #S4S2019 cewa akwai zuwa yiwa jagoranmu kuma shugabanmu Khadimul Bn Adam wal Islam mai girma Sardaunan Kano wanda zuwan zai kasance kamar haka:- Rana:-Lahadi 03/03/2019. Wurin haduwa:- Fadar Mundubawa gidan Sardauna. Lokaci:- 11:00am na safe idanContinue reading “SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!”
Ungulu Da Kan Zabo – Sani Adamu Hotoro
Ungulu da kan zabo daga wajen y’an kwankwasiyya. Bayan sun gama zagin baba buhari sun nuna cewar suma karfin su ya kawo Amma jim kadan bayan kanawa sun yi musu wanwar sai suka nuna yanzu su ma wai na buhari ne Kun gama zabar atikun ku kunga bayyi nasara ba shine yanzu za ku rainawa kanawaContinue reading “Ungulu Da Kan Zabo – Sani Adamu Hotoro”
Me Zakuce Akan Wannan
Munyi sallah mungayawa ALLAH ya bimana hakkinmu domin jakikanin gaskiya duniya tasani mu mukaci zane akamurdemana Allah gaka gasunan Allah kayimana sakayya ta Alkahiri AmeenBy HAMZA A ADO YAKO

You must be logged in to post a comment.