Cross River: ‘Yan sanda sun kame wani dan jarida

‘Yan sanda a Jihar Cross River sun kame wani dan jarida Agba Jalingo, saboda yayi zargin Gwamnan Jihar Professor Ben Ayade da karkatar da kudade har Naira miliyan dari biyar (N500m). Yan sandan suna tsare da wannan dan jarida har tsayin fiye da kwana bakwai bisa tuhumarsa da cin amanar kasa, abin mamaki shine zuwaContinue reading “Cross River: ‘Yan sanda sun kame wani dan jarida”

Design a site like this with WordPress.com
Get started