Buhari: Ko a gidajen aure mata ake mikawa kudaden tafiyar da gida

Shugabar mata ta kasa da shugabannin mata na shiyyoyi da jihohi da na babban birnin tarayya Abuja na jam’iyyar APC sun kai wa shugaba Buhari ziyara. Shugaba Buhari ya fada musu cewa, idan suka duba tun daga hawansa kujerar mulki ya dauki mace a matsayin mai kula da dukiyar kasar har zuwa yanzu mace ceContinue reading “Buhari: Ko a gidajen aure mata ake mikawa kudaden tafiyar da gida”

Za’a shimfida hanyar jirgin kasa daga Ibadan zuwa Kano

Gwamnatin tarayya ta amince da fitar da kudi kimanin dalar Amurika biliyan biyar da digo uku ($5.3bn) domin karasa shimfida hanyar jirgin kasa daga Ibadan zuwa Kano. Ministan sufuri Rotimi Amaechi ne ya bayyana haka, Ministan ya bayyana haka ne ta bakin mai taimaka masa a fannin labarai Israel Ibeleme. #SenIbrahimShekarauMedia

Design a site like this with WordPress.com
Get started