16 Satumba ranar katin dan kasa a Najeriya

Najeriya ta bi sauran kasashen duniya wajen shelanta ranar 16 ga watan Satumba na kowace shekara a matsayin ranar alamar kasancewa dan kasa. Sakataran Gwamnatin Tarayya Boss Mustapha ne ya aikewa da shugaban hukumar kula da tantance yan kasa (NIMC) Aliyu Aziz domin ware wannan rana tare da bin sahun kasashen duniya wajen tantance al’ummarContinue reading “16 Satumba ranar katin dan kasa a Najeriya”

Design a site like this with WordPress.com
Get started