Sakamako Kano, Sokoto, Plateau da Bauchi

Kotunan sauraron kararrakin zaben gwamnonin jihohin Kano, Sokoto, Plateau da Bauchi ake jira domin yanke hukunci kowa yasan matsayinsa. Daga nan zuwa sabon wata mai kamawa ne al’ummar jihohin Kano da Sokoto da Plateau da Bauchi suke jiran kotunan zabe domin yanke hukunci, domin kowa yasan takamaimai wanda yayi nasara a zaben gwamnonin da hukumarContinue reading “Sakamako Kano, Sokoto, Plateau da Bauchi”

Design a site like this with WordPress.com
Get started