Labari da dumi duminsa

A yau Laraba 11/9/2019 kotun sauraren karar zaben shugaban kasa ta yanke hukunci tsakanin dan takarar shugaban kasa a shekarar 2019 Atiku Abubakar/PDP da Shugaban kasa Buhari/ INEC. Inda jam’iyyar PDP da dan takarar ta Atiku Abubakar ke kalubalantar hukumar zabe mai zaman kanta INEC da shugaba Buhari bisa ayyana shugaba Buhari da lashe wannanContinue reading “Labari da dumi duminsa”

Design a site like this with WordPress.com
Get started